A Najeriya mata a jahar Kaduna sun tashi tsaye wajen yakar masu yi masu fyade. Lamarin fyade matsala ce da ake kara fuskanta a Najeriyar. Wata kungiya mai suna Peace and Revival Foundation ta gudanar ...
A cikin 'yan kwanakin nan daya daga cikin lamuran fyade da suka dauki hankalin 'yan Najeriya shi ne wanda ake zargin an yi wa wani yaro dan shekara 11 a wata makarantar sakandare da ake kira Deeper ...
Amnesty International ta bankado yadda ake samun karuwar matsalar fyade a Najeriya ba tare da mahukunta na daukar matakin hukunta masu aikata laifin ba. Kungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty ...